TikTok: Ashir Idris mai wushirya ya magantu game da kama Murja Kunya a Kano


 ÆŠan TikTok É—in nan Ashir Idris da aka fi sani da Mai Wushirya ya musanta cewa su ne suka yi Æ™arar Murja a gaban Kotu. Rahotun Dala FM.


Dala FM ta ruwaito cewa a zaman Kotun sharia'ar Musulunci ta Filin Hoki da ke Kano mai gabatar da ƙara ya gabarta da tuhume-tuhume ga Murjan wanda ya bayyana cewa Idris da Aisha Najamu ta Izzar So ne suka yi ƙarar ta.


 Sai dai a hirarsa da Dala FM a yau Jumu'a Idris ya musanta inda ya ce su basu kai Murja Æ™ara ba.


Dala FM ta tuntubi kakakin Kotunan Musulunci na Kano a kai, wanda ya bayyana cewar abin da aka gabatar a Kotu shi ne abin da suka samu daga wajen Æ´an sanda.


Mun so ji daga bakin rundunar Æ´an sandan Kano amma har kawo lokacin haÉ—a wannan rahoto ba su ce komai ba.


Ga bayanin da Ashir Idris ya yiwa Dala FM Kano.


 Latsa nan ka saurari hirar a Dala FM

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN