Tambuwal ya gaya wa matasa abinda zasu yi idan an bukaci su yi aikin bangan siyasa

Ku gaya wa 'yan siyasa su kawo 'ya'yansu ku je tare idan sun bukaci ku yi masu bangan siyasa - Tambuwal ga matasa


Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya bukaci matasa kada su yarda a yi amfani da su a zaman yan bangan siyasa a zaben 2023.

Tambuwal ya yi wadannan Kalaman ne yayin wani gangani na jam'iyar.ya gaya wa matasa cewa idan yan siyasa sun bukace su day su yi masu bangan siyasa, ya ce matasa su gaya aa yan siyasan cewa su je su yi amfani da yayan su marmakin su matasan. 
 
Ya bukaci matasa kada su bari a yi amfani da su wajen haddasa rkici da tashin hnklai cikin al'umma.

Ya ce: 

" Duk Dan siyasa da ya bukaci ku yi masa aikin bangan siyasa ku gaya masa cewa ya kawo yayans ku yi tare da su"

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN