2023: Bayan ganawa da Buhari, shugaban APC ya shure damar Atiku

2023: Bayan ganawa da Buhari, shugaban APC ya shure damar Atiku


Abdullahi Adamu, shugaban jam’iyyar APC na kasa, ya bayyana cewa za a iya kayar da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP a zaben shugaban kasa mai zuwa. Legit.ng ta ruwaito. Legit Hausa ya ruwaito.

Adamu ya bayyana haka ne bayan ya gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari da Aishatu Binani, ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Adamawa ranar Juma’a 6 ga watan Janairu.

A ra’ayin Adamu, tasirin Atiku da mulkin PDP a Adamawa ba zai rage wa APC damar samun nasara a jihar Arewa ba.

Daga ISYAKU.COM

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN