Type Here to Get Search Results !

Allah ya yi wa Ibrahim Musa Argungu tsohon SA Media na tsohon Gwamnan jihar Kebbi Saidu Dakingari rasuwa


Allah ya yi wa Ibrahim Musa Argungu rasuwa ranar Lahadi 2 ga watan Oktoba 2022.

Kafin rasuwarsa ya taba aiki da Kamfanin karafa na Ajaokuta, daga bisani ya yi aiki da Gwamnatin jihar Kebbi a matsayin S.A Media ga Gwamnan jihar Kebbi na waccan lokaci Saidu Nasamu Dakingari.

Ibrahim kane ne ga Muhammad Musa Argungu Tambarin Kabi

Ya rasu ya bar mata biyu da yara biyu.

An yi Jana'izarsa ranar Litinin 4 ga watan Oktoba da karfe 10 na safe a Kaduna.

Allah ya jikansa ya gafarta masa.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies