Matar Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato da ta yarda ta mutu domin mijinta ya rayu (Hoto)

Matar Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato da ta yarda ta mutu domin mijinta ya rayu.


Hajiya Hafsatu bint Abdulkadir Maccido, babbar matar marigayi Alhaji Sir Ahmadu Bello, Sardaunan Sakkwato, wacce ta rufe mijinta (Sardauna), don kada harsashin su Manjo Kaduna Ezegwu ya sami Sardauna,  a ranar 15 ga Janairun shekarar 1966. Shafin Kainuwa ta ruwaito.

Mun Samu hoton ta hannun Tafidan Bichi, Alh Jamil Kabir.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN