Rahotanni ta ke yawatawa a shafukan intanet yanzu haka na cewa rikici ya barke tsakanin Yan Shi'a da jami'an Yan sanda a garin Soba da ke jihar Kaduna. Shafin labarai na isyaku.com ya samo.
Rahotun na zargin cewa jami'an Yan sanda na kokarin tabbatar da tsaro ta hanyar harba barkonon tsohuwa su kuma matasa na jifar Yan sanda da duwatsu.
Babu bayanin musabbabin wannan lamari kawo yanzu da muke rubuta wannan rahotu.
Karin labari anjima....