Yanzu-yanzu: Gwamna Bagudu ya amince da nadin Hakimai 12 a jihar Kebbi


Gwamna Abubakar Bagudu na jihar Kebbi, ya amince da nadin Hakimai 12 a kananan hukumomi tara na jihar. Shafin Isyaku News isyaku.com ya samo.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban sakataren ma’aikatar kananan hukumomi da Masarautu, Muhammed Sani-Umar ya fitar ranar Talata a Birnin Kebbi.

Sani-Umar ya nakalto Gwamnan yana taya hakiman gundumomi murna tare da yi musu fatan Allah ya yi musu jagora da kuma kariya a kan sabon aikin da aka dora musu. Kampanin dillancin labarai na Najeriya NAN ta ruwaito. 

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN