Biyo bayan kalaman barazanar tona wa jam'iyar APC asiri a jihar Kebbi da wani dan siyasa a jihar ya yi, da kuma ficewar wasu jama'a daga jam'iyar duk da cewa wasu na shigowa cikinta daga wasu jam'iyun siyasa a jihar. Kakakin jam'iyar APC reshen jihar Kebbi Alhaji Isah Abubakar (Asalafi) ya magantu. Shafin Isyaku News Online (isyaku.com) ya samo.
Isah ya yi tsokaci dangane da lamarin tare da yin manuniya ga wata Alkibla a siyasar jihar Kebbi.
Latsa bidiyo a kasa...