Kasar Mali na shirin samar da dokar haramta yin Luwadi tare da hukunci


Kasar Mali za ta haramta yin Luwadi a hukumance ta hanyar samar da dokar haramci da hukunci kan Luwadi a fadin kasar. Shafin labarai na isyaku.com ya samo
.

Kafin yanzu dai babu wata tsayayyar doka da ta haramta yin Luwadi a kasar ta Afrika ta yamma.

Sai dai Ministan sharia na kasar Mali, Mahamadou Kassogue ya shaida wa manema labarai cewa zasu samar da doka kan haramta luwadi a kasar Mali .

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN