Hotuna: Wata yar kasar China ta karbi kalmar shada ta Musulumta a kasar Nijar


Rahotanni daga kasar jamhuriyar Nijar na cewa wata yar kasar China da ta je Niger kampanin siminti na garin Bada Gishiri na jahar Tahoua ta karbi kalmar shahada ta Musulumta. Anyi shagulgulan a fadar Sarkin Tahoua. Shafin isyaku.com ya tattaro.

Kalli Hotuna..



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN