Shafin African Report Files ta wallafa hotunan wani mutum da ta yi ikirarin cewa shi ne mutum mafi tsayi a kasar Ghana. Shafin Isyaku News Online isyaku.com ya samo.
Duk da yake babu cikakken suna, gari ko yankin da mutumin ya fito ko karin bayani. Sai dai an gan hotunansa tare da wasu jami'an tsaro suna bayyana farinncikin kasancewa tare.
Kalli hotunasa a kasa