An tsinci jaririyar da aka bari a gefen hanya a Minna



An tsinci wani jariri a hanyar Bida a unguwar Gidan-Mongoro a garin Minna babban birnin jihar Neja.

Wani ma’abocin Facebook, Comrade Lanre Sadiq, wanda ya wallafa hotunan a safiyar Laraba, 24 ga watan Agusta, ya yi kira ga hukumar da ta dace da ta ceto yaron. 

"Rayuwar MACE BAYAN WATA TARA. Hoton da ke kasa sabon jariri ne da aka yi watsi da shi a unguwar Gidan-Mongoro daura da hanyar Bida a cikin garin Minna". ya rubuta.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN