Yanzu yanzu: Hoton wanda ake zargi da kashe wata mata a Otal a garin Zuru ya bayyana


Wannan shi ne Bashir Muhammed dan shekara 22 wanda ake zargin ya kashe Jennifer Goje a wani Otal a garin Zuru ranar Juma'a 3 ga watan Yuni.

Kafar labarai na intanet isyaku.com ya samo cewa Yan sandan jihar Kebbi sun je har Kano suka kamo Basjir.

Yanzu haka yana fuskantar bincike a sashen SCID a Shelkwatar yan sandan jihar Kebbi.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN