Tap di: Tsohuwa mai shekara 105 ta fita ta kada kuri'a a zaben Gwamnan jihar Ekiti, duba yadda ta faru


Wata Tsohuwa Yar shekara 105 mai suna Mrs Felicia Fayomi ta sami fitowa ta kada kuri'a ranar Asabar 18 ga watan Yuni lokacin zaben Gwamnan jihar Ekiti.

Karkashin kulawar Jikarta, tsohuwar ta je ta kada kuri'arta a mazaba ta biyu Wad na shida (Unit 2, Ward 6) a garin Ifaki Ekiti da ke karamar hukumar Ido-osi. 

Bayan kada kuri'arta, tsohuwar ta ce:

"Na gode wa Allah na kada kuri'a ta".

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN