Rundunar ‘yan sandan Ghana a cikin wata sanarwa, ta bayyana dan sandan a matsayin Sajan Isaac Sowah Nii na rundunar ‘yan sandan yankin Accra.
A cewar sanarwar ‘yan sandan, ana ci gaba da gudanar da bincike, kuma Sajan din zai fuskanci hukuncin ladabtarwa da kuma hukunci na shari’ar rundunar yan sanda.
Kalli bidiyon a kasa............