Jihar Zamfara za ta fara yanke wa masu garkuwa da Yan bindiga hukuncin kisa


Abdullahi Shinkafi, mashawarci na musamman kan harkoki tsakanin hukumomin gwamnati ga gwamnan Zamfara, ya ce Majalisar Dokokin Jihar ta amince da kudin dokar hukuncin kisa ga yan bindiga, rahoton The Cable.

Yau, gwamna zai rattaba hannu kan dokar hukuncin kisa ga masu garkuwa, masu kai musu bayanai da sauran laifuka masu alaka da yan bindiga," in ji shi.

"Majalisar dokokin jihar, a jiya a Zamfara ta amince da dokar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane, masu kai musu bayanai da masu basu gudunmawa."

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN