Da Ɗuminsa: Majalisar Dattawa ta amince da sabbin Ministoci 7 da Buhari ya zaɓo


Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da baki ɗaya sabbin ministoci Bakwai da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gabatar mata, kamar yadda Premium Times ta ruwaito.

Sabbin ministoin da majalisar da amince da su sun haɗa da, Henry Ikechukwu daga Abiya; Umana Umana daga Akwa Ibom; Ekumankama Nkama daga Ebonyi da Goodluck Opiah daga jihar Imo.

Sauran sune; Umar El-Yakub daga jihar Kano; Ademola Adegoroye daga jihar Ondo; da kuma Odum Udi daga jihar Ribas.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN