Da dumi-dumi: Wani babban dan siyasa da yan Majalisar Dokokin jihar Kebbi guda shida na gaf da komawa jam'iyar PDP


Bayanai da ke fitowa daga fagen siyasar jihar Kebbi na nuna cewa nan ba da dadewa ba wani babban dan siyasa tare da wasu yan Majalisar Dokoki na jihar Kebbi guda shida za su canja sheka daga jam'iyar APC zuwa PDP.

Lamari da masana harkokin siyasa a jihar Kebbi ke wa kallon mataki na biyu na kasancewa babban kamu da jam'iyar adawa ta PDP za ta yi a kasa da kwana 30.

Kafar labarai na intanet isyaku.com ya  samo cewa ana mataki na tattunawa da wannan babban dan siyasa, wanda ake yi wa kallon babbar ginshiki  siyasar yankin da ya fito a jihar Kebbi.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN