Yanzu-Yanzu: Gwamnati ta saka dokar hana fita ta awa 24 a Sokoto


Hakan ya biyo bayan zanga-zanga ne da aka fara yi a wasu sassan birnin ne neman sako matasan da aka kama da kan zargin hannu kisar dalibar kwalejin Ilimi ta Sokoto, Deborah Samuel, wacce ake zargi ta zagi Annabi. 

Ku saurari karin bayani ... 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN