Shugabannin Hausawa ga Gwamnan Lagos: Ka jaye dokar hana Acaba mu tula maka kuri'u lokacin zabe


Al'ummar Hausawa mazana Lagos sun bukaci Gwamna Babajide Sanwo-olu ya janye umarnin hana yin Acaba a kananan hukumomi shida na jihar su kuma al'umma Hausawa su tula masa kuri'u lokacin zabe.

Shugabannin Hausawa sun shaida wa Gwamnan cewa al'ummar Hausawa mazauna Lagos suna da dimbin yawa lamari da ya sa su kan gaba cikin al'umma da ke ba da yawancin kuri'u lokacin zabe a Lagos.

Gwamna Babajide ya sanya dokar hana Acaba a kananan hukumomi shida biyo bayan kashe wani mutum da Yan Acaba suka yi sakamakon gardama kan N100 na kudin Acaba.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN