Kudan Zuma sun kashe wani karamin yaro a jihar Kano, duba yadda ta faru


Wani dalibin makarantar Yanoko Nomadic Primary da ke karamar hukumar Tofa a jihar Kano, an ruwaito cewa kudan zuma sun kashe shi. 

Sanusi Dawakintofa, kawun yaron da aka bayyana sunansa Ismail Hussaini, ya shaidawa Premium Times cewa yaron bai iya gujewa garin kudan zuman ba saboda ya samu karaya sakamakon ciwon sikila.

Hakimin garin Habibu Bello (Sarkin Fulanin Yanoko) wanda shi ma ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an garzaya da marigayi Hussaini babban asibitin Tofa inda ya rasu da rana.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN