Da dumi-dumi: Ba zan sa a sake Kanu ba: Buhari ya yi watsi da bukatar shugabannin Igbo


Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Juma’a ya yi kira ga shugabannin Kudu-maso-Gabas da su kyale shari’ar da ake yi a kotu ta shugaban IPOB, Mazi Nnamdi Kanu a kasar.

Buhari ya bayyana haka ne a wata ganawa da ya yi da shugabannin yankin Kudu maso Gabas da suka hada da shugabannin kungiyar Ohanaeze Ndigbo a sabon gidan gwamnati da ke Abakaliki, Vanguard ta ruwaito.

Shugaban wanda ya kammala ziyarar aiki ta kwanaki biyu a jihar a yau Juma'a, ya yi nuni da cewa matakin da kotu ta dauka ka lamarin Kanu shi za a bi.

Karin bayani na nan tafe...

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN