An kama wasu da ake zargin 'yan Luwadi ne a Borno bisa zarginsu da shirya wani mugun lamari (Hotuna)


Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ta kama wasu da ake zargin ‘yan luwadi ne da ake zargin suna shirin gudanar da bikin auren ‘yan luwadi. 

A cewar wani Mohammed Tijjani, an kama wadanda ake zargin ne a unguwar Gwange da ke jihar a ranar Asabar, 16 ga watan Afrilu. 

Ya kuma mika godiyarsa ga kansilan unguwar Mashamari dake karamar hukumar Jere Hon Ibrahim Burma shuwa da kuma DPO na Gwange da suka yi gaggawar kama wadanda ake zargin. Karanta rubutun nasa a kasa: 

"Ludu da Madigo haramun ne a al'adar kanem BORNO da ma duniya baki daya, hukunci daga mahangar addini na musulmi da kiristoci yana haifar da kisa da sauransu



."

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN