Wasu fusatattun matasa sun banka wuta a wani gidan man fetur a garin Agbura da ke karamar hukumar Yenagoa a jihar Bayelsa ranar Asabar 19 ga watan Maris.
Rahotanni da Jaridar shafin isyaku.com ya samo na cewa matasan na zargin mai gidan man da sayar masu gurbataccen man fetur.