Da duminsa: Fusatattun matasa sun banka wuta a gidan mai, duba dalili (Hotuna)


Wasu fusatattun matasa sun banka wuta a wani gidan man fetur a garin Agbura da ke karamar hukumar Yenagoa a jihar Bayelsa ranar Asabar 19 ga watan Maris.

Rahotanni da Jaridar shafin isyaku.com ya samo na cewa matasan na zargin mai gidan man da sayar masu gurbataccen man fetur.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN