Kai tsaye: Yadda zaben kananan hukumomi na jihar Kebbi ke gudana

Dan siyasa ya koka kan rashin cikar kayan zabe a mazabar Nassarawa 1 a garin Birnin kebbi




Muhammad Yusuf a mazabar Nassarawa 1 da ke garin Birnin kebbi ya yi zargin cewa kayakin zabe basu cika ba a wannan mazaba kawo yanzu. Ya ce akwai rumfa 18 a mazabar, amma kayakin runfa 7 ne aka samar kawo yanzu.

Latsa nan domin cikakken bayani

https://www.facebook.com/100003250945554/posts/4800897913361859/

================

Daga Jaridar iyaku.com

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook fFacebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN