Shigar da shugaba Muhammadu Buhari ya yi ya dauki hankalin jama'a yayin da ya karbi shugaban kasar Guinea-Bissau HE Umaro Sissoco Embalo lokacin taron kungiyar hadaddiyar kasashen turai EU da kasashen Nahiyar Afrika a birnin Brussels na kasar Belgium ranar Laraba 16 ga watan Fabrairu 2022. Jaridar isyaku.com ya samo.
Shigar da shugaba Muhammadu Buhari ya yi ya dauki hankalin jama'a yayin da ya karbi shugaban kasar Guinea-Bissau HE Umaro Sissoco Embalo lokacin taron kungiyar hadaddiyar kasashen turai EU da kasashen Nahiyar Afrika a birnin Brussels na kasar Belgium ranar Laraba 16 ga watan Fabrairu 2022. Jaridar isyaku.com ya samo.