Yanzu-yanzu: Harbe-harben bindiga ya kaure yayin da rikici ya barke tsakanin 'yan NURTW


Rikici ya barke a unguwa Agbado a karamar hukumar Alimosho a Jihar Legas a ranar Juma'a da safe a yayin da bangarori biyu na kungiyar direbobi ta Najeriya, NURTW, suka kacame da fada a yankin.

Wasu da abin ya faru a gabansu sun tabbatarwa The Punch cewa masu ababen hawa da mutanen da ke wucewa a hanya sun tarwatse don su tsira da rayuwarsu.

An kuma ji harbe-harben bindiga a yayin rikicin da ya faru saboda karbar tikiti a tashohin mota.

Saurari karin bayani ...

Source: Legit.ng

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN