Da duminsa: Wasu yan mata guda biyu sun yi wa juna duka saboda saurayi, duba ka gani (Hoto-Bidiyo)


Wasu kosassun yan mata guda biyu sun kaure da yi wa junansu duka a bainar jama'a saboda saurayi a birnin Ibadan na jihar Oyo
.

Jaridar isyaku.com ya samo bidiyon yadda wadannan yan mata suka dambace ba sauki tsakaninsu.

Sai dai wannan dambe ya zo karshe ne bayan jama'a da ke kusa da wajen suka raba su da kyar a harabar wani katafaren wajen sayar da kaya inda suka ci karo da juna bayan saurayin ya fito tare da daya daga cikin yan matan domin yin sayayya.

Daga bisani dai an gano cewa duk yan matan sun dambace ne saboda wani saurayi da yake soyayya da su. 

Latsa kasa ka kalli bidiyo:

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=10221076090507028&id=1086336452

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN