Da duminsa: Wani shugaban al'umma ya tsere daga hannun yan bindiga da suka yi garkuwa da shi, duba yadda ta faru


Wani mutum mai suna Chief Ojo Ajaguna, shugaban wata al'umma a garin a Igasi Akoko da ke karamar hukumar Akoko North-West  a jihar Info ya tsere daga hannun yan bindiga da suka sace shi suka yi garkuwa da shi ranar Juma'a 18 ga watan Fabrairu.

Ajaguna ya tsere daga wajen Yan bindigan ne bayan sun yi barci. Sakamakon haka ya tsere. Jaridar Punch ta ruwaito.

Kazalika rahotanni na cewa jama'a sun kaure da murna a garin bayan samun Labarin cewa Ajaguna ya tsere daga hannun yan bindigan. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN