An jiyo ƙarar harbe-harben bindiga kusa da fadar shugaban ƙasar Guinea


Rahoton da muke samu samu na nuna cewa an jiyo ƙarar harbe-harbe na tashi a kusa da fadar shugaban ƙasa dake Guinea, babban birnin ƙasar Guine-Bissau ranar Talata.

The Cable ta tattaro cewa duk da har yanzun ba'a gano musabbabin harbe-harben ba, amma Dakarun sojojin ƙasar sun zagaye fadar yayin da shugaban ƙasa, Umaro Sissoco Embaló, ke gudanar da taro da yan majalisar zartarwansa

Tun bayan da ƙasar ta samu yancin kai daga ƙasar Portugal a 1974, Guinea-Bissau ta sha fama da juyin mulki kala daban-daban, tawayen sojoji da kuma yi wa yan siyasa kisan gilla.

Ƙarin bayani na nan tafe...

Source: Legit.ng

================

Daga Jaridar iyaku.com

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook fFacebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN