Zanga-zanga ta barke a kasar Kazakstan kan karin kudin man fetur, fiye da mutum 1000 sun raunata 400 na asibiti


Dubban Talakawa sun bazama a titunan kasar Kazakstan lamari da ya haifar da bore tare da kone-kone sakamakon karin farashin man fetur da mahukunta suka yi a kasar. Xinhua News ta wallafa.

Rahotanni na nuna cewa akalla mutum 1000 aka raunata kuma fiye da mutum 400 na jinya a asibitoci sakamakon fitinar da ta tashi tun ranar Laraba.

Masu bore sun banka wa ofisoshi wuta tare da kone-kone a fadin kasar.

Kazalika sun yi ta fito na fito da jami'an tsaro lamari da ya haifar da mumunan arangama tsakanin bangarorin.

An halaka gomman masu bore a birnin Almadi yayin da suka yi kokarin kutsawa ofishin yansanda a yankin.

Latsa na ka kalli bidiyon zanga-zangan

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=10220913853531205&id=1086336452

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN