Hotuna: An gano Mutuware dakin ajiye gawakin wadanda aka yi garkuwa da su a wata jihar Najeriya


An gano dakin ajiye gawakin wadanda aka yi garkuwa da su a asibitin Elele-Alimini General Hospital, wanda ake gudanar da shi ba bisa ka'ida ba a karamar hukumar Emohua a jihar Rivers.

Shafin Jaridar isyaku.com ya samo cewa wanan Mutuware da bai bisa ka'ida, bisa kididdigar mahukunta an yi watsi da shi ne na tsawon shekaru a can baya.

Shugaban karamar hukumar, Chidi Lloyd, tare da jami'an tsaro, sun kai ziyarar bazata a Mutuwaren ranar Laraba 26 ga watan Janairu, inda suka gan gawakin jama'a a yanayi mai ban tausayi.



Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN