Da duminsa: Matashi ya fado ya mutu yayin da suke tsakar yin lalata da budurwa a dakin abokinsa


Wani mutum mai suna Marshall, ya mutu yayin da yake tsakar yin lalata da wata karuwa a Jesse, Idjere Kingdom, da ke karamar hukumar Ethiope ta yamma a jihar Delta. Shafin Jaridar isyaku.com ya samo.

Mun tattaro cewa mamacin ya dauki karuwar zuwa dakin wani abokinsa inda suna tsakar yin lalata sai ya fado daga jikinta. 

Kazalika mun samo cewa karuwar ce ta garzaya zuwa asibitin Sawbrade Hospital da ke Jesse da shi, kusa da Otortor House, kuma ta gudu da katinsa na Banki ATM da kuma wayar salularsa bayan Likita ya tabbatar da mutuwarsa.

Sai dai kawo yanzu babu wanda ya san karuwar da mamacin ya dauko.

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/G83TOEf1MUmDTiYaMTb02g

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakulabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN