Wata Babban Kotun Jihar Jigawa wanda take zaman ta a nan Hadejia a jiya ta yankewa wani Mai suna Magaji Husseini Lushe, hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda samun sa da laifin kashe kawunsa.
Da yake yanke hukunci Alkalin Kotun Mai Shari’a Ado Yusuf Birnin Kudu, ya ce Kotun ta samu mutumin wanda mazaunin Rigar Dadi Lamido dake Karamar hukumar Kirikasamma ne da laifin kashe kawun sa Muhammad Alhaji Amadu da wuka.
Alkalin Kotun ya ce mutumin da ake zargin ya amsa laifinsa, a lokacin da ya bayyana a gaban Kotun, inda ya ce aikata kisan.
SawabaFM
Reported by ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye
https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg
Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN
Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN
Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN
Shafukan sada zumunta
Twitter twitter.com/isyakalabari
Facebook facebook.com/isyakalabari
Rubuta ra ayin ka