Duba abin da zai faru a Birnin kebbi bayan rasuwar Yahaya Makera


Bayan Allah ya yi wa Alhaji Yahaya Makera rasuwa ranar 1 ga watan Disamba 2021 a garin Birnin kebbi.

Ko ka san yadda rayuwar wannan taliki ya kasance kafin rasuwarsa?.

Wani babban abn da zai faru da safiyar wannan Juma;a ta 3 ga watan Disamba shi ne yadda marasa lafiya za su rasa sadakar kudi da marigayi Yahaya Makera ke rabawa.

Yahaya Makera yakan je asibitoci bayan kammala Sallar Asuba, shi da kansa yake zagayawadaki daki da bayin Allah ke kwance suna jinya sai ya raba masu kudi sadaka.

Kazalika Yahaya Makera ya dawwamar da rayuwarsa ne wajen taimakon addinin Musulunci  

Allah ya jikansa ya gafarta masa ya sa mu cika da imani kuma da kyakkyawar karshe, Amin.

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN