Duba abin da Gwamnatin jihar Kebbi ke shirin yi da rundunar mafarauta na NHC (Hotuna)


Kungiyar mafarauta na Najeriya reshen jihar Kebbi ta shirya tsaf domin tunkarar harkar  tsaro.

Yayin wata ziyara da manbobin rundunar suka kai wa mai baiwa Gwamnan jihar Kebbi shawara kan harkar tsaro Alh. Rabiu Kamba, ya ce Gwamnati za ta duba tare da tsara yiwuwar yadda za a saka rundunar cikin harkokin tsaro na jihar Kebbi.

Ya ce za a duba yiwuwar sama wa rundunar kayan aiki tare da duba yiwuwar basu aikin kula da gandun dajin jihar Kebbi wanda yake a sake kuma miyagu ke amfani da su wajen aikata miyagun ayyuka ga jama'a tare da kasancewa mafaka garesu.






Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN