Da duminsa: Yan bindiga sun harbe Basarake har Lahira a jihar Kaduna, mutane sun watse da gudu



Wasu tsagerun yan bindiga sun harbe magajin garin Idasu, ƙaramar hukumar Giwa, Malam Magaji Ibrahim, har lahira. 

Dailytrust ta ruwaito cewa yan ta'addan sun ƙashe basaraken ne awanni 24 bayan kashe mutum 38 a faɗin jihar Kaduna, ciki harda karamar hukumar Giwa. 

Cikakken bayani na nan tafe... 

Source: Legit.ng 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg

Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN

Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN 

Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN

Shafukan sada zumunta

Twitter twitter.com/isyakalabari

Facebook facebook.com/isyakalabari

 

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN