Gwamnatin jihar Kebbi ta dauki nauyin jinyar Jibrin har zuwa wannan lokaci.
Kazalika mun samo cewa akalla Likitoci 20 sun duba lafiyar Jibrin a tsawon lokacin da yake karkashin kulawar Gwamnati dangane da harkar lafiyarsa.
Sai dai babban Kotun Majistare da ta yi zamanta a Birnin Kebbi ranar 29 ga watan 7, 2021, karkashin Mai sharia Mungadi, ta daure Mahaifin Jibrin mai suna Aliyu Umar tsawon shekara daya a Kurkuku karkashin doka ta 238 na Penal code ba tare da zabin biyan tara ba sakamakon kama shi da laifin cin zarafin yaron.
Yanzu haka yaron ya murmure kuma an mayar da shi wajen iyayensa.
Reported by ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga Group dinmu na Whatsapp domin samun labaranmu kai tsaye
https://chat.whatsapp.com/CTugsexjJhBCwuOLVzkGrg
Domin aiko labari mu wallafa maka LATSA NAN
Domin zama Wakilinmu a garinku LATSA NAN
Domin Korafi/Tuntubemu LATSA NAN
Shafukan sada zumunta
Twitter twitter.com/isyakalabari
Facebook facebook.com/isyakalabari
Rubuta ra ayin ka