Jerin sunayen mutum 19 da Yan bindiga suka aike wasikar neman kudin fansansu N20m


Sakamakon toshe layukan sadarwa a wasu jihohin Arewa maso yamma, yan bindiga sun kasa tuntubar iyalan wadanda suka sace ta waya, yanzu sun koma rubuta wasika. 

Wannan sabon salo ya bayyana ne a jihar Sokoto inda yan bindiga suka aikawa Dagacin Burkusuuma a karamar hukumar Sabon Birni. A cikin wasikar, yan bindigan sun bukaci Dagacin ya nemi kudi daga wajen iyalan wadanda suka sace da abokansu na arziki. 

A wasikar dake dauke sunayen mutum 19, yan bindigan sun bukaci daya daga cikin wadanda suka sace ya bayyana halin da suka ciki. Sokoto. 

A wasikar da Legit ta gani, an bayyana sunayen wadanda aka sace da kuma kudi N20m da ake bukatar kudin fansa. 

Ga jerin sunayensu: 

Maza 

1. Yahaya 

2. Bello Sani 

3. Maharazu Mamman 

4. Naziru Saidu 

5. Lawali Nano 

6. Abdullahi M Makau 

7. Ashe Sani Mamman 

8. Mustafa Abdullahi 

9. Hussaini Ladan Samaila

 Mata 

1. Rashida Abdullahi 

2. Rahila Abdullahi 

3. Hana M isah 

4. Hauwa 

5. Maryam Sani 

6. Hadiza Labaran 

7. Jimma Maidabo Gatawa

 Yara 

1. Safiya A Sani 

2. Aisha Labaran


Legit Hausa


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN