Type Here to Get Search Results !

Jerin sunayen mutum 19 da Yan bindiga suka aike wasikar neman kudin fansansu N20m


Sakamakon toshe layukan sadarwa a wasu jihohin Arewa maso yamma, yan bindiga sun kasa tuntubar iyalan wadanda suka sace ta waya, yanzu sun koma rubuta wasika. 

Wannan sabon salo ya bayyana ne a jihar Sokoto inda yan bindiga suka aikawa Dagacin Burkusuuma a karamar hukumar Sabon Birni. A cikin wasikar, yan bindigan sun bukaci Dagacin ya nemi kudi daga wajen iyalan wadanda suka sace da abokansu na arziki. 

A wasikar dake dauke sunayen mutum 19, yan bindigan sun bukaci daya daga cikin wadanda suka sace ya bayyana halin da suka ciki. Sokoto. 

A wasikar da Legit ta gani, an bayyana sunayen wadanda aka sace da kuma kudi N20m da ake bukatar kudin fansa. 

Ga jerin sunayensu: 

Maza 

1. Yahaya 

2. Bello Sani 

3. Maharazu Mamman 

4. Naziru Saidu 

5. Lawali Nano 

6. Abdullahi M Makau 

7. Ashe Sani Mamman 

8. Mustafa Abdullahi 

9. Hussaini Ladan Samaila

 Mata 

1. Rashida Abdullahi 

2. Rahila Abdullahi 

3. Hana M isah 

4. Hauwa 

5. Maryam Sani 

6. Hadiza Labaran 

7. Jimma Maidabo Gatawa

 Yara 

1. Safiya A Sani 

2. Aisha Labaran


Legit Hausa


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Hollywood Movies