Jerin sunayen mutum 19 da Yan bindiga suka aike wasikar neman kudin fansansu N20m


Sakamakon toshe layukan sadarwa a wasu jihohin Arewa maso yamma, yan bindiga sun kasa tuntubar iyalan wadanda suka sace ta waya, yanzu sun koma rubuta wasika. 

Wannan sabon salo ya bayyana ne a jihar Sokoto inda yan bindiga suka aikawa Dagacin Burkusuuma a karamar hukumar Sabon Birni. A cikin wasikar, yan bindigan sun bukaci Dagacin ya nemi kudi daga wajen iyalan wadanda suka sace da abokansu na arziki. 

A wasikar dake dauke sunayen mutum 19, yan bindigan sun bukaci daya daga cikin wadanda suka sace ya bayyana halin da suka ciki. Sokoto. 

A wasikar da Legit ta gani, an bayyana sunayen wadanda aka sace da kuma kudi N20m da ake bukatar kudin fansa. 

Ga jerin sunayensu: 

Maza 

1. Yahaya 

2. Bello Sani 

3. Maharazu Mamman 

4. Naziru Saidu 

5. Lawali Nano 

6. Abdullahi M Makau 

7. Ashe Sani Mamman 

8. Mustafa Abdullahi 

9. Hussaini Ladan Samaila

 Mata 

1. Rashida Abdullahi 

2. Rahila Abdullahi 

3. Hana M isah 

4. Hauwa 

5. Maryam Sani 

6. Hadiza Labaran 

7. Jimma Maidabo Gatawa

 Yara 

1. Safiya A Sani 

2. Aisha Labaran


Legit Hausa


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN