Takaitattun Labaran rana 21/8/2021 isyaku.com


Masu iƙirarin jihadi sun kashe mutum 17 a Nijar

Jami'ar Jos ta rufe makarantar saboda matsalar tsaro

'Yan fashi sun sace 'mutum 60' a Jihar Zamfara

An fara bikin bai wa sarkin Bichi sandar girma

Sojojin Najeriya sun kama 'mai yi wa Boko Haram safarar taki'

Ina fargabar za a ci gaba da rasa rayuka a Afghanistan - Joe Biden

Korona a Najeriya: Mutum uku sun rasu, 304 sun kamu ranar Juma'a

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN