Wata yarinya 'daliba 'yar kasarSudan ta kudu mai suna Nyamal.Dalibar ta ce ita bata san iya adadin zagi ko aibanta ta da ake yi ba sakamakon launin fatan jikin ta, shafin labarai na ISYAKU.COM ya samo.
Rinjayen 'yan kasar kudancin Sudan bakake ne masu tsananin duhun launin fata a mataki na 3 a tsarin duhun launin fata a jinsin bakaken fata bancin al'umman Hottentot ko Khoikhoi na yamma maso kudancin nahiyar Afrika
Reported by ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/L2WpsKOTg5Q6ieoYKEWxeB
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari