Labarin matar da ta auri maza 7 da yadda take zaman aure tare da kowannensu

We


Wata mata da ta auri maza guda bakwai 7 ta bayyana gansuwa tare da yadda take biya masu bukatarsu.

A wani shirin bidiyo na documentary wanda aka wallafa a shafin YouTube, matar 'yar Nahiyar Afrika ta kara bayani kan yadda take gamsar da mazanta su 7 wajen kwanciya.

Matar ta yi barazanar cewa ita gawurtacciyar boka ce, kuma ba daya daga cikin mazan nata guda 7 da ya isa ya rabu da ita. Ta ce ta gina wa mazanta gida kowannen su, sakamakon haka tana gamsar da kowannen su a wajen kwanciya a dakinsa.

Matar tana zaune lafiya kalau tare da mazanta guda 7. Kazalika tun da aka haife ta bata taba aske gashin kanta ba. Ta ce karfin Rauhananta yana tattare a cikin gashin kanta.

 Kalli bidiyo a kasa:

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN