Yanzu-yanzu: Mayakan Boko Haram na cikin garin Mainok dake Borno, suna ruwan wuta



A halin yanzu, mayakan ta'addanci na Boko Haram suna ruwan wuta a garin Mainok dake da nisan kilomita 60 zuwa Maiduguri ta kan hanyar Maiduguri zuwa Damaturu.

Mainok ce hedkwatar karamar hukumar Kaga dake jihar Borno a arewa maso gabas na kasar nan.

Jaridar The Punch ta tattaro cewa a halin yanzu 'yan Boko Haram na bankawa gidajen jama'a wuta tare da balle shagunansu a garin.

Karin bayani na nan tafe...

Source: Legit.ng


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN