Kotu ta daure dan damfara shekara 70 a Sokoto


Wata babban Kotun jihar Sokoto karkashin mai shari'a Bello Duwale ta daure wani Dan damfara mai suna Hamzat Muhammed Bashar shekara 70 a Kurkuku bayan ta kama shi da laifi a shari'a da aka yanke hukunci ranar Alhamis 1 ga watan Aprilu 2021 ba tare da bashi damar biyan Tara ba.


Alkalin Kotun ya yanke wa Hamzat hukuncin ne bayan ya same shi da laifin damfarar jama'a kudade har adadin N29,865,000.00 .


Hukumar EFCC ta gurfanar da shi a gaban Kotu ranar 7 ga watan Nuwamba 2019 kan tuhuma 12 na damfarar jama'a.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/Cw2uhGNZiIzGM88PV4gpOI

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN