Da duminsa: An kashe hafsan dansanda da kofur, an banka wa caji ofis wuta, duba dalili


Yan bindiga sun kashe yansanda biyu, kuma suka banka wuta, lokacin wani farmakin bazata da suka kai a wani ofishin yansanda a garin Aba da ke jihar Abia ranar Talata 23 ga watan Fabrairu.

Rahotanni sun ce yan bindigan sun fasa dakin ajiye makamai a ofishin suka yi awon gaba da makamai bayan sun kashe Jami'in da sanda mai mukamin superintendent da kuma wani mai mukamin kofur (Police Corporal)

Daily trust ta ruwaito cewa yansanda sun takaita zirga zirga a kusa da ofishin yansanda da yan bindigan suka kone, lamari da ya kara haifar da cinkoson ababen hawa a wajen.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN