Wata mata da ba a ambato sunanata ba ta kashe mijinta a unguwar Ugbwangwe da ke Warri a jihar Delta.
Shafin ISYAKU.COM ya samo cewa matar ta kwashe komatsanta ta fice daga gidan mijinta wata biyu da suka gabata, amma ta up dake dawowa domin tayar da fitina.
Kazalika rahotanni sun ce matar wacce ke da Yaya biyu tare da mijinta, ta taba karya masa kafa wajen rigima da rashin hankali.
Mun samo cewa matar ta dawo gidan ne ta tarar da mijin yana sa kudin kati da ya sayo a wayarsa, kwatsam sai tavcirr takalminta ta juya wajen tsinin takalmin ta kwada masa a keyarsa, sakamakon haka ya fadi nan take.
An garzaya zuwa asibiti da mijin, sai dai nan take Likitoci suka tabbatar da mutuwarda bayan gudanar da gwaje gwaje.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari