An tura soji mata guda 300 don gudanar da tsaro a hanyar Abuja-Kaduna


Rundunar sojin Najeriya ta tura soji mata guda 300 domin gudanar da aikin tsaro a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna Channels TV ta ruwaito.

Wannan shi ne karo na farko da aka tura soji mata zuwa aikin tsaro a cikin harkokin tsaro na jihar Kaduna.

Gwamna Nasir El-rufai ya yi maraba da wannan tsari. Ya ce yana da yakinin cewa za a yi nassara wajen ganin an kakkabe yan bindiga da miyagu da ke addaban jama'a mazauna wannan yankin da matafiya da ke bi ta hanyar zuwa Abuja.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN