Yadda kungiyar Mawallafan Arewa ta karrama Alh Malami Shekare baban Sàkatare a jihar Kebbi

Alh. Màlami Shekare

Kungiyar Arewa Publishers Forum of Nigeria (NGO's) ta karrama Sàkataren Din din din na ma'aikatan filaye da gidaje na jihar Kebbi Alhaji Màlami Shekare bisa kokarinsa na samar da ingantaccen tsarin wanzar da muhalli a jihar Kebbi.

Kungiyar ta gabatar da takardar shaidan yabo da karramawa wanda shugaban kungiyar na kasa ya sa wa hannu, a gabatarwa na 2019/2020.


Kafin nadinsa a matsayin Sakataren Din din din na ma'aikatan filaye da gidaje, Alh. Màlami Shekare ya zama Janar Manaja na hukumar bunkasa birane na jihar Kebbi, watau Kebbi Urban Development Authority (KUDA) inda ya sami kyakkyawar yabo daga jama'a da ma'aikatan KUDA bayan ya bar ma'aikatan.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN