Matasa sun kashe yan bindiga 3 suka kone gawarsu a jihar Katsina


Fusatattun matasa sun kashe kuma suka kone gawar wasu da ake zargin yan bindiga ne guda uku a kasuwar garin Charanci, a karamar hukumar Charanci a jihar Katsina ranar Lahadi.

Katsina Post ta labarta cewa an kama yan bindiga ne dauke da AK 47 a cikin kasuwar.

Wani ganau ya ce wani saurayi ne ya kula cewa daya daga cikin mutanen wanda suka kawo Sa domin sayarwa a kasuwar ya boye bindiga AK47 a doguwar rigar Overall coat da yake sanye da ita

Sakamakon haka jama'a suka fuskance su da tambayoyi, lamari da ya sa aka gano cewa sauran ma sun boye bindigu a cikin Overall coat da suke sanye da su.

Sakamakon haka jama'a suka far masu da duka har suka kashe su kuma suka kone gawarsu.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN